Taɓa Ka Lashe | Deutsche Welle

0 Likes     0 Followers     1 Subscribers

Sign up / Log in to like, follow, recommend and subscribe!

Recommendations


Episodes

Date Title & Description Contributors
2024-04-23

  Taba Ka Lashe: 17.04.2024

  DW.COM | Deutsche Welle author
2024-04-16

  Taba Ka Lashe: 10.4.2024

Shirin Taba Ka Lshe game da kabilun da suka shiga kurmi daga sassan Najeriya da yarda suke samun cin karo da na kabilar Yarabawa.
  DW.COM | Deutsche Welle author
2024-03-21

  Taba ka Lashe 21.03.2024

Shirin ya duba yadda Bahaushe da masu mulkin mallaka suka sauya wa yankuna ya yi tasiri a bunkasar al'adun matunen yankunan da abin ya shafa a Kamaru.
  DW.COM | Deutsche Welle author
2024-02-27

  Taba Ka Lashe: 14.02.2024

Bikin taushen fage da dubban al’ummar garin Tsangaya da ke karamar hukumar Albasu a jihar Kano da ke Najeriya
  DW.COM | Deutsche Welle author
2024-02-27

  Taba Ka Lashe: 21.02.2024

Al'ummar Jamhuriyar Nijar na ci gaba da jimamin rasuwar Alhaji Mahaman Kanta fitaccen dan Jarida kuma wakilin Deutsche Welle na farko a Jamhuriyar Nijar.
  DW.COM | Deutsche Welle author
2024-02-13

  Taba Ka Lashe: 07.02.2024

Ko kun san Kabilar Sayawa a jihar Bauchi da ke Najeriya, na da irin nata tsarin yadda take gudanar da bikin aure? Shirin Taba Ka Lashe
  DW.COM | Deutsche Welle author
2024-01-03

  Taba Ka Lashe: 03.01.2024

Shirin ya duba gasar karatun alkurani da aka shirya a jihar Yobe domin zabo gwarzaye da za su wakilci Najeriya a gasar duniya da ake yi, inda aka samu manyan baki da Sarkin Musulmin Najeriya.
  DW.COM | Deutsche Welle author
2023-12-27

  Taba Ka Lashe: 27.12.2023

Shirin ya duba bikin Hausa Kirista da aka saba gudanarwa a duk ranar 26 ga watan disambar kowace shekara sakamakon kirisimeti. Za mu ji yadda bikin ya samo asali a cikin bukukuwan al'adun Hausawa da ma yadda aka gudanar da shi.
  DW.COM | Deutsche Welle author
2023-12-26

  Taba Ka Lashe: 20.12.2023

  DW.COM | Deutsche Welle author
2023-11-21

  Taba Ka Lashe: 15.11.2023

Shin kun san tarihin Usman Baba Pategi wanda aka fi sani da Samanja mazan fama a shirin harkokin wasan kwaikwayo a arewacin Najeriya?
  DW.COM | Deutsche Welle author